Shirin Domin Iyali na wannan makon ya dora ne akan tattaunawa kan batun kai yara kanana da ba su mallaki hankalinsu ba ...
Wata sanarwa da Kakakin rundunar Manjo Stephen Nantip Zhakom ya fitar a ranar Talata ta ce an kama makaman ne a wani same da ...
Asibitin Awda, inda aka kai gawawwakin, ya tabbatar da adadin wadanda suka mutun sannan yace an raunata mutane 13. Bayanan ...
A kudu maso yammacin Poland, ruwa ya ci mutum daya an kuma sauya wa dubban mutane matsugunni a tsallaken iyaka a Jamhuriyar ...
Har yanzu ana ci gaba da asarar dinbin rayuka da dukiyoyi a sassan Najeriya sanadiyyar tintsirewar jiragen ruwa masu yawan ...
Dr Zaharaddeen Umar Abbas, wani babban likita a asibitin kula da masu tabin hankali a Maiduguri, ya yi mana karin bayani akan ...
Ko kun taba fama da wani nau'in jaraba? Sannan, mene ne kuke ganin ya fi kasancewa kalubale wajen shawo kan matsalar? Mun ...
A wannan makon, shirin Lafiyarmu zai yi nazari ne akan kalubalen da mutane ke fama da shi na jarabar yin wani abu da suke ...
An gudanar da taron shekara-shekara na al’umar Musulman Afirka na nahiyar Turai a kasar Jamus, manyan baki a taron sun hada ...
Gwajin cutar kyandar biri (mpox) da kuma sanya ido sosai don gano wadanda ke dauke da cutar a bakin iyakokin Najeriya na daga ...
Ruwan sama mai yawa da kuma fashewar da wata madatsar ruwa ta yi a jihar Borno sun haddasa mummunar ambaliyar ruwa a ...
A sakon da ta wallafa a shafinta na X a yau Juma’a, rundunar sojin na cigaba da kai zafafan hare-hare akan ‘yan ta’adda a ...